fidelitybank

Kotun Ingila ta yarda ba yaro ba ne wanda zai bayar da Koda ga Ekweremadu da matarsa

Date:

Ɗan Majalisar Dattawan Najeriya Ike Ekweremadu da matarsa ​​sun sake gurfana a gaban kotu a London, bisa zarginsu da hada baki wajen kai wani mutum kasar Birtaniya, domin bayar da gudummawar wasu sassan jikinsa.

Alkalin kotun ya amince da cewa, wanda ya shigar da karar ba yaro bane kamar yadda aka ruwaito a baya.

Beatrice mai shekaru 56 ta bayyana a gaban kotun sanye da bakar riga ƴar ciki, da fara mai duhu a sama.

Shi kuwa mijinta Ike mai shekaru 60 ya bayyana ne sanye da ƙananan kaya da tabarau a idonsa.

An zaunar da wani jami’in gidan kason da suke a tsakanin sanatan da matarsa.

Mataimakin Babban Alkalin Kotun, Tan Ikram ne ya jagoranci zaman na tsawon mintuna 20, wanda ya aike da karar zuwa Old Bailey domin sauraren karar ranar 4 ga watan Agusta.

Wajen ya cika da magya baya da ƴan uwa da abokan arzikin Sanatan da suke je don ƙara masa ƙwarin guiwa.

Yanzu dai zai ci gaba da kasancewa a gidan yari, kafin ranar 5 ga wata mai zuwa da za a ci gaba da sauraron ƙarar a kotun Old Bailey.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp