fidelitybank

Kotun duniya ta yanke hukunci ga Rasha da ta janye daga Ukraine cikin gaggawa

Date:

Kotun duniya da ke birnin Hague ta yanke hukuncin cewa, dole ne kasar Rasha ta dakatar da mamaye kasar Ukraine cikin gaggawa.

Da kuri’u 13 zuwa biyu, mataimakin shugaban kasar Rasha Kirill Gevorgian na kasar Rasha da alkali Xue Hanqin na kasar Sin suka nuna rashin amincewarsu, kotun ICJ ta ce, Rasha za ta dakatar da ayyukan soji da ta fara a ranar 24 ga watan Fabrairu.

Hukuncin kotun wanda irin wannan hukunci na farko da kotun duniya ta yanke, tun bayan fara mamayar kasar Rasha.

Ya zama martani ne ga karar da kasar Ukraine ta shigar a ranar 27 ga watan Fabrairu, inda ta zargi Rasha da yin amfani da manufar kisan kiyashi, domin tabbatar da mamayar sojojinta.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp