fidelitybank

Kotun Borno ta daure Mama Boko Haram

Date:

Babbar Kotun Jihar Borno da ke zama a Maiduguri ta yanke wa Aisha Wakil, wadda aka fi sani da “Mama Boko Haram,” tare da wasu mutum biyu hukuncin shekaru 15 a gidan yari saboda zamba ta naira miliyan 6 a cikin cinikin mota.

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa da kuma zagon kasa ga tattalin arzikin Najeriya ta bayyana hakan a ranar Litinin, tana mai cewa an yanke wa Aisha Wakil tare da Manajan Shirin ta na gidauniyar Complete Care and Aid Foundation, Tahiru Saidu Daura, da Daraktan Ƙasa, Lawal Shoyode, hukunci bayan an same su da laifin karɓar mota kirar Toyota Camry na shekarar 2012 daga wani mai ƙorafi ta hanyar zamba da ƙarya.

An sake gurfanar da su uku a watan Satumban 2020 kan tuhumar laifuka hudu da suka haɗa da haɗa kai, yaudara, da bayar da bayanan ƙarya, inda suka musanta aikata laifukan.

Bayan doguwar shari’a, Mai Shari’a Aisha Kumaliya ta yanke wa kowannen su hukuncin shekaru biyar a kurkuku a ranar Alhamis.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp