fidelitybank

Kotun Borno ta daure Mama Boko Haram

Date:

Babbar Kotun Jihar Borno da ke zama a Maiduguri ta yanke wa Aisha Wakil, wadda aka fi sani da “Mama Boko Haram,” tare da wasu mutum biyu hukuncin shekaru 15 a gidan yari saboda zamba ta naira miliyan 6 a cikin cinikin mota.

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa da kuma zagon kasa ga tattalin arzikin Najeriya ta bayyana hakan a ranar Litinin, tana mai cewa an yanke wa Aisha Wakil tare da Manajan Shirin ta na gidauniyar Complete Care and Aid Foundation, Tahiru Saidu Daura, da Daraktan Ƙasa, Lawal Shoyode, hukunci bayan an same su da laifin karɓar mota kirar Toyota Camry na shekarar 2012 daga wani mai ƙorafi ta hanyar zamba da ƙarya.

An sake gurfanar da su uku a watan Satumban 2020 kan tuhumar laifuka hudu da suka haɗa da haɗa kai, yaudara, da bayar da bayanan ƙarya, inda suka musanta aikata laifukan.

Bayan doguwar shari’a, Mai Shari’a Aisha Kumaliya ta yanke wa kowannen su hukuncin shekaru biyar a kurkuku a ranar Alhamis.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp