fidelitybank

Kotun ɗaukaka ƙara ta jingine hukuncinta a kan shari’ar Abba da Gawuna

Date:

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja a ranar Litinin, ta tanadi hukunci kan karar da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar na kalubalantar tsige shi da kotun sauraron kararrakin zabe ta yi.

Ku tuna cewa kwamitin alkalai uku karkashin jagorancin mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay ya kori Yusuf a ranar 20 ga Satumba, 2023.

Kotun ta bayyana kuri’u 165,663 na kuri’un Yusuf, saboda ba hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanya wa hannu ko tambari ba.

Sai dai a kotun daukaka kara a ranar Litinin, Wole Olanipekun, SAN, babban lauyan Yusuf, ya bukaci a yi watsi da hukuncin kotun.

Babban lauyan ya ce wannan shi ne karo na farko a tarihi da wata kotu za ta soke zaben da aka yi kan rashin sanya hannu a bayan katin zabe.

Ya kara da cewa kotun ta yi kuskure, yana mai jaddada cewa wannan ne karo na farko da wata jam’iyyar siyasa za ta shigar da kara ba tare da shigar da dan takararta a matsayin jam’iyya ba kuma za a ayyana dan takarar a matsayin wanda ya lashe zaben.

Sai dai Lauyan jam’iyyar APC, Akin Olujimi, SAN, ya mayar da martani, inda ya ce kotunan daukaka kara ta bayyana karara cewa rashin sanya hannu kan kuri’u ya kasance na magudin zabe.

Kotun daukaka kara daga baya ta ajiye hukunci tare da sanar da cewa za a sanar da ranar ga bangarorin.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp