fidelitybank

Kotun ƙoli ta cika da jami’an tsaro yayin sauraron shari’ar Tinubu da Atiku da Obi

Date:

An baza jami’an tsaro a Kotun koli, yayin da ake sauraron kararraki uku na kalubalantar zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Jami’an tsaro dauke da muggan makamai sun killace kotun daga wasu lauyoyi da masu kara da ba su amince da su ba.

Sai dai lauyoyin Tinubu karkashin jagorancin Cif Wole Olanipekun SAN, na Atiku Abubakar, karkashin Chris Uche SAN, da na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), karkashin jagorancin Abubakar Mahmoud, aka ba su izinin shiga dakin Kotun.

A lokacin wannan rahoto, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila; Mai baiwa kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu; Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje; Sakataren kasa, Sanata Bashir Ajibola; wasu biyar kuma sun zauna a cikin kotun.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp