fidelitybank

Kotu za ta yanke hukunci a kan INEC

Date:

‘Yan takarar jam’iyyun adawa na PDP Atiku Abubakar da na LP Peter Obi ne, tare da zaɓaɓɓen shugaba ƙasar Bola Ahmed Tinubu ne suka buƙaci kotun da ta tilasta wa INEC adana kayayyakin da aka gudanar da zaɓen da su gabanin shigar da ƙara don ƙalubalantar sakamakon zaɓen, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

To sai dai hukumar zaɓen ƙasar ta buƙaci kotun da ta ba ta damar sake saita na’urorin BVAS gabanin zaɓen gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.

INEC ɗin dai ta sha alwashin yin amfani da na’urar BVAS a zaɓukan na gwamnoni da ke tafe a ƙarshen makon da muke ciki.

Jam’iyyar PDP ta ce buƙatar da INEC ta gabatar na sake saita na’urorin, ta yi shi ne da nufin goge cikakkiyar shaidar sahihancin zaɓen da ke ƙunshe cikin na’urorin.

Hukumar zaɓen ƙasar INEC dai ta sha suka, a gefe guda kuma ta sha yabo kan zaɓen shugaban ƙasar da ta gudanar, wanda masu sanya idanu suka ce yana cike da matsaloli na shirin hukumar da rashin gudanar da komai a bayyane.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp