fidelitybank

Kotu za ta yanke hukunci a kan INEC

Date:

‘Yan takarar jam’iyyun adawa na PDP Atiku Abubakar da na LP Peter Obi ne, tare da zaɓaɓɓen shugaba ƙasar Bola Ahmed Tinubu ne suka buƙaci kotun da ta tilasta wa INEC adana kayayyakin da aka gudanar da zaɓen da su gabanin shigar da ƙara don ƙalubalantar sakamakon zaɓen, kamar yadda jaridar punch ta ruwaito.

To sai dai hukumar zaɓen ƙasar ta buƙaci kotun da ta ba ta damar sake saita na’urorin BVAS gabanin zaɓen gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.

INEC ɗin dai ta sha alwashin yin amfani da na’urar BVAS a zaɓukan na gwamnoni da ke tafe a ƙarshen makon da muke ciki.

Jam’iyyar PDP ta ce buƙatar da INEC ta gabatar na sake saita na’urorin, ta yi shi ne da nufin goge cikakkiyar shaidar sahihancin zaɓen da ke ƙunshe cikin na’urorin.

Hukumar zaɓen ƙasar INEC dai ta sha suka, a gefe guda kuma ta sha yabo kan zaɓen shugaban ƙasar da ta gudanar, wanda masu sanya idanu suka ce yana cike da matsaloli na shirin hukumar da rashin gudanar da komai a bayyane.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp