fidelitybank

Kotu za ta sanar da ranar yanke hukuncin shari’ar jihar Ebonyi

Date:

Kotun ƙoli ta ce nan gaba ne za ta sanar da za ta yanke hukunci kan arar da aka ɗaukaka kan zaɓen gwamna na jihar Ebonyi.

Alƙali John Okoro ya ɗauki matakin ne bayan da ɓangarorin da ke shari’ar suka amince da jawaban da suka yi gaban kotun.

Kotun ɗaukaka ƙara a jihar Legas tun farko ta tabbatar da Francis Nwifuru a matsayin halastaccen gwamnan jihar Ebonyi.

Alƙalan shari’ar ƙarƙashin jagorancin Jummai Sankey ya kori ƙarar da Chukwuma Odii na Jam’iyyar PDP ya shigar.

Tawagar alƙalan ta kori duka batutuwa biyar da wanda ya shigar da ƙarar ya yi tare da korar ƙarar saboda rashin ƙwararan hujjoji.

Mai shari’a Jummai Sankey ta ce PDP da ɗan takararta ba su da hurumin shiga harkokin da suka shafi APC dangane da batun tsayar da dan takara.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp