fidelitybank

Kotu ta ɗage shari’ar Obi da Atiku har sai an rantsar da Tinubu

Date:

Kotun sauraron korafin zaɓen shugaban ƙasa, ta ɗage zamanta zuwa 30 ga watan Mayu kan kalubalantar sakamakon zaɓen watan Fabrairu.

Hakan na nufin sai an rantsar da sabon shugaban ƙasar, Bola Tinubu, a ranar Litinin, 29 ga wata kafin ci gaba da sauraron shari’ar.

Hakan ya biyo bayan kin amincewa da bukatar yaɗa hukuncin kotun ta talabijin da masu orafin suka shigar.

Hukumar zaɓen ƙasar ta sanar da Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar.

Kafin ta ɗage zaman nata a yau Talata, kotun ta haɗe ƙorafe-ƙorafen da jam’iyyun adawa na PDP da Labour da APM ke yi game da nasarar Tinubu.

A ranar Litinin mai zuwa ne za a rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya na 16.

Kotun sauraron ararrakin zaɓen da ta fara zama mako biyu da suka gabata, ta ce tana da wata uku don sauraron shaidu da kuma yanke hukunci kan ƙorafe-ƙorafen.

‘Yan takarar adawa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da Peter Obi na Labour Party, na son a yi watsi da sakamakon zaɓen shugaban ƙasar, inda suke zargin cewa an tafka maguɗi

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp