fidelitybank

Kotu ta ƙi amince wa a hana gwamnan Rivers kashe kuɗin gwamnati

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ƙi amince wa da buƙatar hana gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas kashe kuɗaɗen gwamnati yayin da ake ci gaba da sauraron ƙarar da majalisar dokokin jihar ƙarƙashin jagorancin Martin Amaewhule ta shigar.

A hukuncin da ya yanke, Mai shari’a Emeka Nwite ya ƙi amince wa da umarnin da aka nema.

Sai dai ya umarci masu shigar da ƙara da su sanar da waɗanda ake ƙara game da lamarin.

Za a ci gaba da shari’ar ne a ranar 7 ga watan Agusta inda kotu za ta saurari ƙarar da aka shigar.

Wadanda ake tuhuma sun hada da Gwamna Fubara da Akanta-Janar na Jihar da Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar (RSIEC) da Alƙalin Alkalan Jihar Justice S.C. Amadi.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp