fidelitybank

Kotu ta yi watsi da karar Omo-Agege a jihar Delta

Date:

Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Delta, ta yi watsi da karar, Sanata Ovie Omo-Agege na jam’iyyar APC ya shigar, yana kalubalantar nasarar Gwamna Sheriff Oborevwori na jam’iyyar PDP a zaben da aka yi ranar 18 ga watan Maris. .

Mai shari’a C.H. Ahuchaogu-Jagora ya yanke hukuncin ne a ranar Juma’a.

An yi watsi da karar ne bisa hujjar cewa ta kunshi wasu zarge-zarge marasa tushe.

Kotun ta kuma lura da cewa ba ta da cancanta kuma tana da hasashe.

Omo-Agege ya zo na biyu a zaben na ranar 18 ga Maris.

Yana kalubalantar hukuncin da hukumar zabe ta kasa INEC ta yanke na bayyana Oborevwori a matsayin wanda ya lashe zaben.

Alkalan dai har yanzu ba su yanke hukunci kan shari’ar da ke tsakanin jam’iyyar Labour Party (LP) da PDP da kuma SDP da PDP ba.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp