fidelitybank

Kotu ta yi watsi da bukatar DSS na cigaba da tsare Emefiele

Date:

Wata babbar kotun birnin tarayya da ke zamanta a Abuja, ta yi watsi da bukatar da hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta shigar, na neman a tsawaita tsare gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele.

A cewar gidan talabijin na Channels, kungiyar lauyoyin DSS ne suka shigar da wannan bukata cikin hikima a ranar Laraba, bisa wata sabuwar shaida da ake zargin ta samu.

Mai shari’a Hamza Muazu ne ya yi watsi da bukatar da ya bayar da dalilin cin zarafin kotu da kuma rashin hurumin shari’a.

Bukatar hukumar ta DSS ta biyo bayan sake kama Emefiele da hukumar ta yi daga harabar kotun da ke Legas, bayan da kotun ta bayar da umarnin tsare shi a gidan yari yayin da yake jiran cika sharuddan belinsa.

Lauyan DSS, Victor Ejelonu, ya zabi janye maganar ne bayan da alkalin ya yi tambayoyi game da hurumin kotun, bisa la’akari da hakkin kotun majistare na kebantaccen damar ba da umarnin tsare shi a karkashin sashe na 293 da 296 na dokar shari’a.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp