fidelitybank

Kotu ta yi watsi da belin mutumin da ya kashe musulmai 77 a Norway

Date:

Wata kotu a kasar Norway ta yi watsi da bukatar neman belin mai kisan gillar nan Anders Behring Breivik, a wani hukunci da ta yanke ranar Talata, inda ta ba da umarnin a ci gaba da tsare shi a gidan yari.

Breivik, mai kyamar musulmi neo-Nazi, ya kashe mutane 77 a wani mummunan kisan gilla da aka yi a kasar Norway a watan Yulin 2011. Ya kashe takwas da bam a cikin mota a Oslo, sannan ya bindige 69, yawancinsu matasa, a sansanin matasa na jam’iyyar Labour.

A ranar farko ta zaman kotun a watan da ya gabata, Breivik ya yi wata alama ta farar kishin kasa da yatsunsa kafin ya daga hannunsa na dama cikin gaisuwar ‘yan Nazi, domin nuna akidarsa ta dama a lokacin da ya shiga kotun.

Breivik, mai shekaru 42, ya na zaman hukuncin daurin shekaru 21 a Norway, wanda za a iya tsawaita shi har abada, idan har aka dauke shi a matsayin ci gaba da barazana ga al’umma.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp