fidelitybank

Kotu ta yi watsi da belin mutumin da ya kashe musulmai 77 a Norway

Date:

Wata kotu a kasar Norway ta yi watsi da bukatar neman belin mai kisan gillar nan Anders Behring Breivik, a wani hukunci da ta yanke ranar Talata, inda ta ba da umarnin a ci gaba da tsare shi a gidan yari.

Breivik, mai kyamar musulmi neo-Nazi, ya kashe mutane 77 a wani mummunan kisan gilla da aka yi a kasar Norway a watan Yulin 2011. Ya kashe takwas da bam a cikin mota a Oslo, sannan ya bindige 69, yawancinsu matasa, a sansanin matasa na jam’iyyar Labour.

A ranar farko ta zaman kotun a watan da ya gabata, Breivik ya yi wata alama ta farar kishin kasa da yatsunsa kafin ya daga hannunsa na dama cikin gaisuwar ‘yan Nazi, domin nuna akidarsa ta dama a lokacin da ya shiga kotun.

Breivik, mai shekaru 42, ya na zaman hukuncin daurin shekaru 21 a Norway, wanda za a iya tsawaita shi har abada, idan har aka dauke shi a matsayin ci gaba da barazana ga al’umma.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp