fidelitybank

Kotu ta yi barazanar yin watsi da karar da DCP Abba Kyari ya shigar da NDLEA

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Talata, ta yi barazanar yin watsi da karar da DCP Abba Kyari da aka dakatar, ya shigar da hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA.

Mai shari’a Inyang Ekwo, ta ba da wannan gargadin ne biyo bayan jinkirin da lauya Kyari, Cynthia Ikena, ta yi, na yiwa lauyan NDLEA, Joseph Sunday, karin tabbacinta bayan an ba ta takardar shaidar tun ranar 28 ga watan Fabrairu.

A zaman da aka ci gaba da sauraren karar a ranar Lahadi, wani darakta mai kula da kararraki da shari’a na hukumar, ya sanar da cewa, Ikena ya mika masa kara ne kawai a safiyar yau. In ji Guradian.

Lauyan ya bayar da hujjar cewa, ta hanyar tsari na 2 na Dokokin Hakkokin Bil Adama, 2019, mai nema bai samu lokacin shigar da bukatar ba.

Ikena, wadda ta yi korafin cewa, ta yi kokarin ganawa da Kyari a tsare hukumar ta NDLEA kimanin guda uku amma aka hana ta, ta yi addu’ar Allah ya ba ta lokaci domin ta daidaita takardar.

Mai shari’a Ekwo, a wani takaitaccen hukunci da ya yanke, ya yi barazanar soke karar idan lauyan bai shirya ba a kwana mai zuwa.

Alkalin kotun ya dage sauraron karar zuwa ranar 7 ga watan Afrilu domin sauraren karar.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp