fidelitybank

Kotu ta yankewa makiyayi hukuncin daurin shekaru 7 tare da zabin tara

Date:

Wata kotun Majistare da ke Abeokuta a jihar Ogun a ranar Alhamis ta yanke wa wani makiyayi mai suna Abdulahi Adamu mai shekaru 38 hukuncin daurin shekaru bakwai a gidan yari, bisa samunsa da laifin zamba da satar shanun da suka kai sama da Naira miliyan 43.

Adamu an yanke masa hukunci ne bisa wasu tuhume-tuhume guda uku da suka hada da hada baki, zamba da kuma sata.

Da take yanke hukuncin, mai shari’a Olajumoke Somefun, ta ce, dukkan shaidun da masu gabatar da kara suka gabatar sun tabbatar da babu shakka cewa, wanda ake tuhuma yana da laifi kamar yadda ake tuhumarsa.

Somefun ta bayyana cewa bayan gano wanda ake tuhumar yana da laifi kamar yadda ake tuhumarsa, amma ta yanke masa hukuncin daurin shekaru bakwai a gidan yari tare da zabin tarar Naira dubu 250,000.

Ta kara da cewa za a fara amfani da zabin tarar ne idan aka dawo da duk wasu shanu 259 da wanda aka yankewa laifin ya sace.

Tun da farko, mai gabatar da kara, ASP Olakunle Shonibare, ya shaida wa kotun cewa, wanda ake tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 12 ga watan Satumba a kauyen Alamutu ta hanyar shataleyalen, a Abeokuta.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp