fidelitybank

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Date:

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan mutumin, Oluwatimileyin Ajayi da ya kashe budurwarsa Salome Adaidu hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin kisa.

Mai shari’a Simon Aboki ne ya jagoranci zaman kotun kuma ya yanke hukuncin a yau, ranar Alhamis.

Kotun ta same shi da laifin kashe da kuma fille kan Salome Adaidu.

An gurfanar da Ajayi bisa tuhuma ɗaya ta kisan kai da gangan, wanda ya saɓa da Sashe na 221 na Dokar Penal ta Arewacin Najeriya, wadda take ɗauke da hukuncin kisa.

Timileyin Ajayi ya musanta laifin aikata kisan a gaban kotu lokacin da sauraron shari’ar ya fara.

A ranar 12 ga watan Janairun 2025 ne dai Jami’an tsaro suka damƙe saurayin, wanda mawaƙin yabo na addinin kirista ne, ɗauke da kan Salome, kusa da wani coci.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp