fidelitybank

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Date:

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan mutumin, Oluwatimileyin Ajayi da ya kashe budurwarsa Salome Adaidu hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin kisa.

Mai shari’a Simon Aboki ne ya jagoranci zaman kotun kuma ya yanke hukuncin a yau, ranar Alhamis.

Kotun ta same shi da laifin kashe da kuma fille kan Salome Adaidu.

An gurfanar da Ajayi bisa tuhuma ɗaya ta kisan kai da gangan, wanda ya saɓa da Sashe na 221 na Dokar Penal ta Arewacin Najeriya, wadda take ɗauke da hukuncin kisa.

Timileyin Ajayi ya musanta laifin aikata kisan a gaban kotu lokacin da sauraron shari’ar ya fara.

A ranar 12 ga watan Janairun 2025 ne dai Jami’an tsaro suka damƙe saurayin, wanda mawaƙin yabo na addinin kirista ne, ɗauke da kan Salome, kusa da wani coci.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp