fidelitybank

Kotu ta yanke wa Dan Sandan daurin rai da rai a Legas

Date:

Wata kotu a birnin Legas ta yanke wa dan sandan da ya kashe matashin nan Kolade Johnson daurin rai da rai a gidan yari.

Shekaru uku kenan da dan sanda ya harbe matashin, wanda masoyin kwallon kafa ne, yayin wata hatsaniya a wani gidan kallo ranar 31 ga watan Maris din 2019.

Kisan Kolade Johnson ya haddasa zanga-zanga a Legas, wadda ta ja hankalin Shugaba Muhammadu Buhari a lokacin.

Kazalika kisan na daga cikin abubuwan da suka haddasa kazamar zanga-zangar kyamar cin zarafin da ‘yan sanda suke yi wa jama’a ta EndSars.

A wani bangaren, wata kotun a birnin Port Harcourt ta yanke hukuncin kisa kan wani dan sanda ta hanyar rataya, bayan ta kama shi da laifin kisan wani direba a kan naira 100 a 2015.

Mai shari’a Elsie Thompson ta ce da gangan James Imhalu ya harbi David Legbara kuma ya kashe shi, kamar yadda shaidu suka tabbatar.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp