fidelitybank

Kotu ta yanke hukuncin kisa a kan Sojan da aka same shi da laifin kisan masu zanga-zanga 50

Date:

An yanke wa wani kanal ɗin soja a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo hukuncin kisa, saboda samun sa da hannu a kisan masu zanga-zanga sama da 50 a watan Agusta.

Jami’an soja da ke aiki karkashin kanal ɗin mai suna Mike Mikombe, sun buɗe wuta kan mambobin wata ƙungiyar addini lokacin da suke zanga-zangar da aka haramta don nuna adawarsu da dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a birnin Goma da ke gabashin ƙasar.

An zarge shi da laifin take ƴancin dan adam.

Wata kotun soji ta kuma samu wasu sojoji uku da aikata laifuka, inda ta yanke musu hukuncin ɗaurin shekara goma a gidan yari.

Lauyoyin kanal Mikombe sun ce za su ɗaukaka ƙara.

An dai sha yanke hukuncin kisa a Kongo, amma rabon da a zartas da hukuncin kisa a kan wani, ya kai shekara sama da shekara 20.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp