fidelitybank

Kotu ta wanke Adoke tsohon atoni janar daga zargin EFCC

Date:

Mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya a Abuja, ya yi fatali da tuhumar halasta kuɗin haram da hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa arzikin ƙasa zagon ƙasa take yi wa tsohon atoni janar na kasa, Mohammed Adoke.

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa da yake yanke hukunci kan ƙarar da tsohon babban jami’in ya shigar ta neman a soke ƙarar, alƙali Ekwo ya ce EFCC ta gaza gabata da shaida kan Adoke.

EFCC ta tuhumi Adoke da Abubakar Aliyu, wani mai harkar gine-gine a 2017, da almundahana da naira miliyan 300.

Alƙali Ekwo ya kori ƙarar tare da wanke shi.

Sai dai Ekwo ya yanke cewa Aliyu Abubakar, mutum na biyu da ake ƙara, dole ya nemi shaida saboda akwai zarge-zargen da ya kamata ya kare kansa.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp