fidelitybank

Kotu ta umarci mai yi wa kasa hidima da ya share Coci na tsawon wata 6

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Kubwa a Abuja, a ranar Larabar da ta gabata, ta umarci wani matashi dan shekara 30 da haihuwa wanda yake yi wa kasa hidima mai suna Chibuike Omemgboji, da ya share harabar Cocin Winners Chapel, Jahi, Abuja na tsawon watanni shida.

Omemgboji ya amsa laifin damfarar da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta shigar inda ya roki kotun da ta yi masa sassauci.

Da yake yanke hukuncin, mai shari’a Kezziah Ogbonnaya, ya umarci Omemgboji da ya kai rahoto ga cocin a kullum daga ranar 15 ga watan Yuni, ya shiga da fita bayan ya kammala hidimar.

Sai dai Ogbonnaya ya gargade shi da ya daina aikata laifuka kuma ya kasance da kyawawan halaye.

Lauyan tsaro, Mista Eteh Enobong, ya shaida wa kotun cewa Omemgboji, wanda ba a taba yanke masa hukunci a baya ba a Najeriya ko kuma a kasashen waje ya yi nadama kuma ya tuba.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan Æ´an adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuÉ—É—an yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taÉ“a cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheÆ™a don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a Æ™addamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...
X whatsapp