fidelitybank

Kotu ta umarci mai yi wa kasa hidima da ya share Coci na tsawon wata 6

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Kubwa a Abuja, a ranar Larabar da ta gabata, ta umarci wani matashi dan shekara 30 da haihuwa wanda yake yi wa kasa hidima mai suna Chibuike Omemgboji, da ya share harabar Cocin Winners Chapel, Jahi, Abuja na tsawon watanni shida.

Omemgboji ya amsa laifin damfarar da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta shigar inda ya roki kotun da ta yi masa sassauci.

Da yake yanke hukuncin, mai shari’a Kezziah Ogbonnaya, ya umarci Omemgboji da ya kai rahoto ga cocin a kullum daga ranar 15 ga watan Yuni, ya shiga da fita bayan ya kammala hidimar.

Sai dai Ogbonnaya ya gargade shi da ya daina aikata laifuka kuma ya kasance da kyawawan halaye.

Lauyan tsaro, Mista Eteh Enobong, ya shaida wa kotun cewa Omemgboji, wanda ba a taba yanke masa hukunci a baya ba a Najeriya ko kuma a kasashen waje ya yi nadama kuma ya tuba.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp