fidelitybank

Kotu ta umarci ma’aikatan jirgin sama su koma aiki

Date:

Wata kotu a Nairobi ta umurci matuƙa jirgin saman Kenyan Airways su koma bakin aiki da ƙarfe shida na safen ranar Laraba, kuma su dakatar da yajin aikin da suka kwashe kwana huɗu suna yi.

Matuƙa jiragen saman sun shiga yajin aiki ne domin nuna adawa da matakin kamfanin jiragen na dakatar da kason da yake bayarwa ga asusun tara kuɗaɗen murabus na ma’aikata.

Mai shari’a Anna Ngubuini Mwaure ta umurci matuƙan su koma bakin aiki har sai idan wata kotun ta yanke wani hukuncin da ya inganta matakin yajin aikin.

Ta kuma yanke hukuncin cewar kamfanin jiragen saman ya ƙyale matuƙa jiragen su yi ayyukansu ba tare da tsangwama ba.

Kamfanin dai ya ce yajin aikin na janyo masa hasarar kuɗi dala miliyan biyu da rabi a kowace rana.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp