fidelitybank

Kotu ta umarci ma’aikatan jirgin sama su koma aiki

Date:

Wata kotu a Nairobi ta umurci matuƙa jirgin saman Kenyan Airways su koma bakin aiki da ƙarfe shida na safen ranar Laraba, kuma su dakatar da yajin aikin da suka kwashe kwana huɗu suna yi.

Matuƙa jiragen saman sun shiga yajin aiki ne domin nuna adawa da matakin kamfanin jiragen na dakatar da kason da yake bayarwa ga asusun tara kuɗaɗen murabus na ma’aikata.

Mai shari’a Anna Ngubuini Mwaure ta umurci matuƙan su koma bakin aiki har sai idan wata kotun ta yanke wani hukuncin da ya inganta matakin yajin aikin.

Ta kuma yanke hukuncin cewar kamfanin jiragen saman ya ƙyale matuƙa jiragen su yi ayyukansu ba tare da tsangwama ba.

Kamfanin dai ya ce yajin aikin na janyo masa hasarar kuɗi dala miliyan biyu da rabi a kowace rana.

latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp