fidelitybank

Kotu ta umarci hukumar zabe da ta jinkirta da yin zaben kananan hukumomi

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Osogbo ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Osun da ta dakatar da shirye-shiryenta, ta na gudanar da zaben kananan hukumomi.

OSIEC a ranar 15 ga Agusta, 2022, ta bayyana shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar a ranar 15 ga Oktoba, 2022.

Ya ci gaba da cewa zaben ya yi daidai da sabuwar dokar OSIEC da aka sanya wa hannu.

Sai dai jam’iyyar PDP a jihar ta maka hukumar gaban kotu tare da bayyana shirin kauracewa zaben kansiloli idan OSIEC ta gudanar da zaben.

Jam’iyyar PDP ta Osun ta kuma yi zargin cewa ba lallai ba ne gwamnatin Gwamna Gboyega Oyetola ta gudanar da zaben a yanzu.

Wannan umarnin kotu na zuwa ne bayan hukumar ta fara horas da ma’aikatanta na wucin gadi a zaben kananan hukumomin da za a yi a ranar 15 ga watan Oktoba.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp