fidelitybank

Kotu ta umarci EFCC da ta biya ƴar jarida Naira miliyan 3.5

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zaman ta a Umuahia, jihar Abia, ta umarci Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), da ta biya wata ‘yar jarida da ke Umuahia, Norah Okafor Naira miliyan 3.5.

Kotun ta yi Allah-wadai da hukuncin da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta yi wa mai shigar da kara ba bisa ka’ida ba a karshen sa’o’i 23 ga Satumba, 2021.

Kotun karkashin jagorancin mai shari’a Thomas Johnson, ta kuma umarci hukumar EFCC da ta gabatar da uzuri a cikin jaridu guda biyu na kasa ga wanda abin ya shafa.

Idan za a iya tunawa, a ranar 23 ga Satumba, 2021 ne jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa suka mamaye gidan ‘yar jaridar da ke Umuahia, bayan da suka yi zargin lalata shinge, kofofinta da sauran kayanta.

An ce jami’an na EFCC na ci gaba da gudanar da bincike, domin gano wasu da ake zargi da damfarar ta internet.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp