fidelitybank

Kotu ta umarci antoni janar cire sashi na 84 daga sabuwar dokar zabe

Date:

Babbar kotu da ke zamanta a Umuahia ta bai wa babban lauyan gwamnati kuma antoni janar na kasar umarnin goge sashe na 84(12) na sabuwar dokar zabe da aka sauya.

Gidan talabijin na Channels ya ruwaito cewa, Mai shari’a Evelyn Anyadike ne ta bayyana hakan a ranar Juma’a inda ta ce, wannan sashe baya cikin kundin tsarin mulkin, bai da ce, da kundin tsarin mulkin ba, kuma ya saba wa doka, ba shi kuma da ta siri kan komai, kuma saba doka ta ko wacce fuska.

Sashen ya ce: “babu wani wanda aka nada a ko wanne mataki da zai zabi wakili ko za a zabe shi a wani taro na ko wacce irin jam’iyyar siyasa a da zimmar tsayawa takarar a ko wanne irin zabe,”

Alkaliyar ta yi bayanin cewa kundin tsarin mulkin na 1999, karkashin sahe na 66(1)(f), 107(1)(f), 137(1)(f) da 182(1)(f) ya riga ya yi bayani a fayyace kan cewa duk wanda ke da mukami a gwamnati da ke neman takara sai ya ajiye mukaminsa da kwana 30 kafin ranar zabe, amma ko wacce irin doka ce ta nemi wadannan masu muka mai su ajiye mukamansu ko kuma su bar ofis a kowanne lokaci kafin wannan lokaci to ta sabawa doka.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp