fidelitybank

Kotu ta tsayar da ranar yanke hukunci tsakanin Tinubu da Atiku da Obi

Date:

A karshe dai kotun koli ta sanya ranar Alhamis 26 ga watan Oktoba domin yanke hukunci na karshe a kararraki biyu da suka rage na kalubalantar halascin ko akasin haka na ayyana shugaba Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da ya gabata.

Koke ne da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, da takwaransa na jam’iyyar Labour, LP, LP, Peter Gregory Obi suka shigar.

Daraktan yada labarai na kotun koli, Dr Aemeri Festus Akande, ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Laraba.

Ya ce an samar da isassun tsare-tsare na tsaro domin dakile tabarbarewar tsaro a ciki da wajen harabar kotun.

A ranar Litinin din da ta gabata ne wani kwamiti mai mutum 7 na Alkalan Kotun karkashin jagorancin Mai Shari’a John Inyang Okoro ya dauki hujjar karshe daga lauyoyin ga wadanda suka shigar da kara.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp