fidelitybank

Kotu ta tsayar da rana da PDP ta shigar na hana zaben fidda gwani

Date:

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 10 ga watan Mayu domin ci gaba da sauraren karar da ke neman a dakatar da zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar PDP a ranar 28 ga watan Mayu.

Wani dan takarar shugaban kasa, Mista Cosmas Ndukwe, ya shigar da karar tsohon jam’iyyar na neman umarnin hana jam’iyyar PDP ci gaba da zaben fidda gwani da aka shirya gudanarwa.

Lokacin da aka kira lamarin jiya, lauyan mai kara, Mista Paul Erokoro (SAN), ya shaida wa kotun cewa ya samu takardar shaidar PDP da ke nuna dalilin da ya sa ba za a dakatar da zaben fidda gwani ba a ranar Laraba.

Erokoro ya roki kotun da ta dage shari’ar domin ya samu damar duba takardar tare da amsa dalilan da PDP ta kawo kan karar wanda yake karewa.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp