fidelitybank

Kotu ta tirsasa matar da ta yiwa makarantar ɗan ta rashin kunya yin sharar dole na wata 6

Date:

Wata kotun majistare da ke zamanta a yankin Ota a jihar Ogun ta umarci wata mata mai suna, Biola Joshua, mai shekaru 43 da ta share harabar makarantar sakandare ta Iju-Ebiye na tsawon watanni shida.

Rundunar ‘yan sandan ta tuhumi Miss. Joshua da laifin hada baki, cin zarafi da kuma rashin zaman lafiya, bayan ta kutsa kai cikin makarantar da danta ke karatu da ‘yan daba.


Mai shigar da kara na ‘yan sanda, Cynthia Ejezie, ta ce, Joshua, da danta da sauran su, a ranar 11 ga Maris, 2021, da misalin karfe 2:00 na rana, sun mamaye ofishin shugaban makarantar da na jami’in lafiya na makarantar, ya kuma yi musu rauni a jiki.

A hukuncin da ta yanke, Alkalin Kotun Mai shari’a Shotunde Shotayo ya yankewa matar hukuncin tare da umarce ta da rika share makarantar daga karfe 8:00 na safe zuwa 11:00 na safe kowace rana na tsawon watanni shida.

Alkalin kotun ya ba da umarnin cewa, makarantar ta bude littafi ga mai laifin, inda za a rika rubuta ayyukanta na yau da kullum.

Shotayo, ya ba ta zabin biyan tarar Naira dubu 30,000.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp