fidelitybank

Kotu ta tabbatar da takarar Sanata Adamu Aliero

Date:

Kotun Kolin Najeriya ta tabbatar da Sanata Muhammad Adamu Aliero a matsayin ɗan takarar kujerar sanata ta Kebbi ta tsakiya a ƙarkashin inuwar jam’iyyar PDP.

A ranar Litinin ne tawagar alƙalan kotun biyar ƙarƙashin jagorancin mai shari’a China Centus Nweze, suka yi watsi da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara da na babbar kotun tarayya suka yanke a baya, a kan zaɓen fitar da gwani da jam’iyyar ta gudanar.

Alƙalan sun yanke hukuncin cewa ƙalubalantar ayyana Saidu Haruna a matsayin ɗan takarar sanata a jam’iyyar PDP yana kan daidai.

Haka kuma kotun ƙolin ta tabbatar da zaɓen Dakta Abubakar Yahaya Abdullahi a matsayin ɗan takarar sanatan Kebbi ta arewa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP.

A yanzu Sanata Aliero – wanda tsohon gwamnan jihar Kebbi ne – zai fafata da gwamnan jihar mai ci Atiku Bagudu, wanda ke takarar kujerar sanatan a jam’iyyar APC mai mulkin jihar.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp