fidelitybank

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Date:

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da zaben gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebolo saboda yadda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gudanar da sahihin zabe.

Kotun daukaka kara a ranar Alhamis ta kuma ce an dawo da gwamna Okpebolo da kyau kuma aka bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna da aka gudanar a ranar 24 ga Satumba, 2024.

Mai shari’a Mohammed Danjuma wanda ya yanke hukunci a karar da jam’iyyar PDP kuma dan takararta na gwamna, Asue Ighodalo ya shigar a gaban kotun ya ce daukaka karar ba ta da wani dalili kuma ya yi watsi da shi gaba daya.

Mai shari’a Danjuma ya bayyana cewa jam’iyyar PDP da Ighodalo sun gaza wajen tabbatar da rashin adalci a hukuncin da kotun sauraren kararrakin zabe ta jihar Edo ta yanke wanda tun farko ta yi watsi da karar da masu daukaka kara biyu suka shigar.

Hukuncin kotun daukaka kara yanke hukunci ne da bai daya na kwamitin mutane 3 na alkalai na kotun.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp