fidelitybank

Kotu ta tabbatar da Gwamnan Binuwai Alia a matsayin wanda ya lashe zabe

Date:

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja, a ranar Litinin ta tabbatar da zaben Gwamna Hyacinth Alia, na jam’iyyar APC a matsayin halastaccen gwamnan Benue.

Ɗan takarar jam’iyyar PDP a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris, Titus Uba ya garzaya kotun daukaka kara saboda bai gamsu da hukuncin karamar kotun da ta tabbatar da zaben Alia ba.

A kotun, Uba ya yi zargin cewa mataimakin Alia, Samuel Ode, ya gabatar da takardar shaidar jabu ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa kuma hakan ya saba wa sashe na 182(1)(j) na Tarayyar Najeriya, 1999 (da aka yi wa gyaran fuska).

Ya kuma yi ikirarin cewa an mika sunan Alia, a ƙasa da kwana 180 kafin ranar zaben, sannan Samuel Ode ba a miƙa shi ga hukumar zaɓe ba, bayan da jam’iyyar ta sake gudanar da zaben fidda gwani.

Kotun karkashin Mai shari’a Ibrahim Karaye, ta yi watsi da ƙarar a kan cewa lamarin ya kasance na kafin zaɓe.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp