fidelitybank

Kotu ta tabbatar da gwamnan Abia a matsayin wanda ya yi nasara

Date:

Kotun daukaka kara da ke zamanta a Legas ta yi watsi da karar da jam’iyyar PDP da APC da ‘yan takarar gwamnan su suka shigar kan zaben gwamna Alex Otti na jihar Abia.

A wani mataki na bai daya da suka yanke ranar Asabar, kwamitin mutane uku na kotun daukaka kara sun tabbatar da nasarar Otti a rumfunan zabe, inda suka ce ya yi daidai da tanadin dokar zabe.

Kotun daukaka kara ta yanke hukuncin cewa kararrakin da masu daukaka karar suka kawo ba su da inganci, domin sun kasance kamar “wasan wasan barkwanci da aka kawo a tsarin dimokradiyya”.

Kotun ta ce batutuwan zama ‘yan jam’iyyar siyasa lamari ne kafin zabe, wanda kuma ya rataya a wuyan jam’iyyar.

Ta kuma ce tun lokacin da Otti ya koma jam’iyyar Labour, ya lashe zaben fidda gwanin jam’iyyar ya kuma mika sunansa ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ya cancanci tsayawa takara.

Dangane da batun Bimodial Voter Accreditation System, BVAS, da jam’iyyar PDP da dan takararta suka kawo, kotun daukaka kara ta ce wadanda suka shigar da kara sun kasa nuna ko kuma alakanta takardun shaidarsu da wasu sassan shari’ar.

Hukuncin ya haifar da murna a tsakanin magoya bayan Gwamna Otti a wasu sassan jihar.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp