fidelitybank

Kotu ta tabbatar da Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Date:

Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da nasarar Gwamnan jihar Ahmadu Umaru Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin halastaccen gwamnan jihar.

Kotun ta yi watsi da ƙarar da APC da ‘yar takararta Aishatu Ahmed Binani suka shigar gabanta suna ƙalubalantar nasarar Fintiri.

Alƙalan kotun sun ce kotu ta yi watsi da ƙarar ne saboda lauyoyin masu shigar da ƙara sun kasa gamsar da kotun da hujjoji.

Tun da farko hukumar zaɓen ƙasar ta ayyana zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar cikin watan MAris a matsayin wanda bai kammala ba, inda aka ƙarasa zaɓen cikin watan Afrilu.

Inda INEC ɗin ta ayyana Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na PDP a matsayin wanda ya lashe zaɓen.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp