fidelitybank

Kotu ta tabbatar da Dauda a matsayin dan takarar gwamnan PDP na Zamfara

Date:

Kotun ƙoli ta tabbatar da Dauda Lawan Dare, a matsayin halastaccen ɗan takarar gwamnan na jam’iyyar PDP qa jihar Zamfara.

Hukuncin kotun na zuwa ne kawana hudu kafin zaɓen gwamnonin jihohin ƙasar da za a gudanar ranar 11 ga watan Maris.

A hukuncin da suke yanke alƙalan kotun biyar ƙarƙashin jagoranci alƙalan mai shari’a Adamu Jauro, duka sun amince da yin watsi da ɗaukaka ƙarar da Dakta Ibrahim Gusau ya shigar gabanta yana ƙalubalantar takarar dauda.

Kotun ta ce ta amince da hukuncin kotun ɗaukaka ƙara da ke Sokoto ta yi ranar 6 ga watan Janairun da muke ciki, wanda ya amince da zaɓen fitar da gwani na biyu da aka yi wanda a shi ne Dauda Lawan ya yi nasara.

A zaɓen Dauda Lawan ya samu nasara da ƙuri’a 442 a kan abokan takarar tasa.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp