fidelitybank

Kotu ta tabbatar da Dare a matsayin dan takarar gwamnan PDP

Date:

Kotun daukaka kara dake zamanta a Sokoto ta tabbatar da dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Zamfara, Dr. Dauda Lawal Dare a matsayin dan takara na gaskiya a zaben 2023 mai zuwa.

Kotun daukaka kara ta yi watsi da hukuncin wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Gusau, babban birnin jihar, wanda a baya ya soke zaben fidda gwani na Dare.

Ku tuna cewa a watan Nuwamba 2022, babbar kotun tarayya ta soke zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar PDP wanda ya samar da Dare a matsayin dan takarar jam’iyyar.

DAILY POST ta ruwaito cewa wannan shine karo na biyu da kotu ta soke takarar Dare a jihar.

Ita ma babbar kotun tarayya ta bayyana a hukuncin da ta yanke cewa jam’iyyar PDP ba ta da dan takarar wannan mukami a zaben da ke tafe a jihar.

Zaben 2023: Jigo a jam’iyyar PDP a Zamfara ya koma APC

Idan dai za a iya tunawa, a watan Satumban shekarar 2022, kotun ta soke zaben fidda gwani da aka yi a baya wanda ya zabi Lawal-Dare, biyo bayan karar da Ibrahim Shehu da wasu ‘yan takara biyu suka shigar gabanta na kalubalantar sahihancin zaben fidda gwani.

Kotun ta ce a sake gudanar da zaben fidda gwani na takarar gwamna na jam’iyyar a jihar amma Lawal-Dare ya yi nasara a zaben.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...
X whatsapp