fidelitybank

Kotu ta soke zaben ‘yan majalisa hudu na Labour Party

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal, a ranar Talata, ta soke zaben ‘yan majalisar wakilai hudu na jam’iyyar Labour a jihar Ribas.

Alkalin kotun, Mai shari’a Turaki Mohammed, a hukuncin da ya yanke, ya amince da jam’iyyar PDP, cewa jam’iyyar Labour ba ta bi dokar zabe ba a yayin gudanar da zabukan fidda gwani na ‘yan majalisar dokokin jihar guda hudu.

Mai shari’a Mohammed ya kuma umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC da ta fitar da sunayen ‘yan takarar jam’iyyar Labour da abin ya shafa da suka hada da na Obio/Akpor 1 da 2 da Tai da kuma jihar Gokana.

Sai dai alkalin kotun bai amince da jam’iyyar PDP ba cewa zaben fidda gwani na jam’iyyar Labour da ta fitar da ‘yan takarar Ahoada Gabas da Yamma ba hukumar INEC ta sa ido ba.

A halin da ake ciki, lauyan ‘yan takarar jam’iyyar Labour, Uche Olewunne ya sha alwashin cewa wadanda yake karewa za su kalubalanci hukuncin a kotun daukaka kara.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp