fidelitybank

Kotu ta sami Okupe da laifin karbar Naira miliyan 200

Date:

Mai shari’a Ijeoma Ojukwu na babbar kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Litinin ta samu babban mai baiwa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan shawara (SSA), Dr Doyin Okupe da laifin karbar kudi sama da naira miliyan 200 daga hannun tsohon mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Kanar Sambo Dasuki. .

Mai shari’a Ojukwu a hukuncin da ta yanke ya ce matakin da Okupe, wanda shi ne wanda ake kara na farko a karar da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon-kasa ta EFCC ta shigar ya saba wa dokar satar kudi.

Yayin da yake bayyana cewa dokar ta tanadi cewa babu wani mutum ko wata kungiya da za ta karbi kudin da ya haura Naira miliyan 5 da miliyan 10 ba tare da wucewa ta wata cibiyar hada-hadar kudi ba, alkalin ya ce “babu wata shaida da ke nuna cewa kudaden sun bi ta wata cibiyar kudi”.

A cewar mai shari’a Ojukwu, hukumar NSA ba cibiyar hada-hadar kudi ba ce, inda ya kara da cewa ko da a ce shugaban kasa ne ya ba da izini bai ce dole a biya kudin a cikin tsabar kudi ba, wanda ya saba wa halasta kudaden haram.

Don haka kotun ta ce, “Na samu wanda ake kara na farko, Doyin Okupe da laifi a kirga 34, 35, 36…… 59.”

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp