fidelitybank

Kotu ta sake yin watsi da belin Abba Kyari

Date:

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar belin da Mataimakin Sufeto Bawa James, wanda ke da hannu a shari’ar safarar miyagun kwayoyi da DCP Abba Kyari da aka dakatar da sauran su ya shigar.

A hukuncin da kotun ta yanke, Mai shari’a Emeka Nwite ya ce, hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta yi nasarar tabbatar da hujjar da ta ke cewa ba za ta amince da kotu ta bayar da belin Mister James ba.

Mai shari’a Nwite ya kara dacewa da hujjar lauyan NDLEA, Joseph Sunday, cewa James hadarin jirgi ne kuma yana iya tsallake beli.

Alkalin ya kara da cewa Mister James ya kasa kawo kwararan hujjoji da za su kalubalanci yadda hukumar NDLEA ta gabatar da cewa hurumin da ake tuhumar sa na da matukar muhimmanci.

Kotun ta kuma baiwa hukumar NDLEA izinin sake duba gaskiyar lamarin.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp