fidelitybank

Kotu ta rushe zaben shugabannin APC na Anambra

Date:

Rigimar jam’iyyar APC a jihar Anambra ta rikide, bayan da kotu ta tsoma bakin ta, rushe zaben shugabannin da aka shirya a watan da ya gabata.

Jaridar Daily Trust ta ce, wata babban kotu da ke zama a Awka, jihar Anambra ta rushe zaben APC.

Tsofaffin shugabannin APC 17 a karkashin jagorancin Lawrence Emegini, suka kai jam’iyyarsu kotu, su na korafin cewa, har zuwa yanzu wa’adinsu bai kare ba.

A wata kara mai lamba 2022 A/3/2022, tsofaffin shugabannin rikon kwarya na mazabu da kananan hukumomi sun kalubalanci ingancin zaben da aka gudanar.

A ranar Laraba, 23 ga watan Fabrairu 2022, Alkalin babban kotun da ke zama a garin Awka, Ike Ogu, ya zartar da hukuncin, da ya baiwa jam’iyyar APC rashin gaskiya.

 

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp