fidelitybank

Kotu ta rushe kananan hukumomi 33 da Akeredolu ya kirkiro a Ondo

Date:

Babbar kotun jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta rushe kananan hukumomin mulki 33 da tsohon gwamnan jihar marigayi Oluwarotimi Akeredolu ya kirkiro.

A hukuncin da alkalin kotun, Justice A. O Adebusuoye ya yi a yau Alhamis ya bayyana Kananan hukumomin da cewa ba a kirkiro su bisa doka ba.

Alkalin ya zartar da cewa abu ne da ya saba wa doka, ga gwamna ya sanya hannu a kan wata doka a wajen jiharsa.

Kotun ta kara da cewa dokar da marigayi Akeredolu ya sanya wa hannu ta kirkiro kananan hukumomin a 2023 a Ibadan, babban birnin jihar Oyo, ta saba wa doka, a don haka ba ta da halarci.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, kamfanin dillancin labarai na Najeriya, wato NAN, ya ruwaito cewa a ranar 9 ga watan Satumba na 2023 Akeredolu ya sanya hannu a kan kudurin dokar kirkiro kananan hukumomi 33 a jihar, kudurin da kakakin majalisar dokokin jihar Chief Oladiji Olamide ya gabatar masa a gidan shi tsohon gwamnan da ke Ibadan.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp