fidelitybank

Kotu ta rufe asusun hukumar Hisba bayan sun farwa wani Otal a Kano

Date:

Babban kwamandan hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurwa, ya tabbatar da cewa an kulle dukkan asusun bankin na hukumar, biyo bayan karar da masu otal a jihar suka shigar da hukumar.

Jami’an Hisbah sun kai samame a Otal-otal da wuraren shakatawa da sauran wuraren nishadi a Kano da nufin tsarkake jihar daga munanan dabi’u da munanan ayyuka.

Daurawa ya ce, ā€œEh, gaskiya duk an kulle asusun bankin mu. Na aika da wakili ya gana da babban lauya saboda ba a fada mana laifin da ake zarginsa da kuma dalilin rufe asusun ba.

Mun samu takardan kotu da ke nuna rashin da’a a wasu otal guda biyu, wanda hakan ya sa aka tuhumi N700,000 da N100,000, bi da bi. Takardar ta bukaci a hada su a biya su Naira 800,000 wanda hakan ya sa aka rufe asusun mu.

ā€œYa kamata a gaya mana laifin da muka aikata domin mu nemi lauyoyinmu su shiga cikin tattaunawar. Idan muka kasa kare kanmu, to za a hukunta mu.ā€ urawa ya kuma nuna damuwarsa kan yadda hukuncin da kotun ta yanke ya gurgunta ayyukan Hisbah saboda takaita asusun ajiyar banki.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ʓan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ʙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ʙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ʙasarsa shi...
X whatsapp