fidelitybank

Kotu ta kuma daure tsohuwar shugabar Myanmar Suu Kyi a kan magudin zabe

Date:

Kotun sojin Myanmar ta yankewa tsohuwar shugabar kasar Aung San Suu Kyi, karin daurin shekara uku a gidan kaso kan laifin magudin zabe, kamar yadda lauyanta ya shaidawa BBC.

Ms Suu Kyi dai na zaman kason daurin shekara 20 kan laifuka 11 da ake zarginta da shi, har ma da wasu karin laifukan da ba a kai yin shari’arsu ba.

Ta musanta dukkan zarge-zargen da akai mata, a shari’ar da masu rajin kare hakkin dan adam sukai allawadai da zargin gwamnatin soji da yi ma ta bita da kullin siyasa.

Lauyan tsohuwar shugabar, ya ce cikin sabon hukuncin da aka yanke mata har da aiki mai tsananin gaske.

Suu Kyi mai shekara 76 da ta taba daukar lambar yabo ta Nobel, ta shafe yawancin rayuwarta karkashin daurin talala a babban birnin kasar Nay Pyi Taw.

Sojojin Myanmar din sun hana mutane da ‘yan jarida damar shiga kotun a lokacin da ake yanke hukuncin, an kuma hana hatta lauyoyin ta ba a ba su damar magana da ‘yan jarida ba.

Ms Suu Kyi da yawancin mambobin jam’iyyar ta na daga cikin sama da mutum 15,000 da gwamnatin sojin da ta yi juyin mulki a Myanmar ta daure tun bayan karbe kasar.

Har yanzu mutum 12,000 na gidan kaso daban-daban da ke Burma.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp