fidelitybank

Kotu ta kuma ɗaure tsohuwar shugabar Myanmar

Date:

Wata kotu a Myanmar ta yanke wa hamɓararriyar shugabar kasar, Aung San Suu Kyi, hukuncin ƙarin shekara shida a gidan kaso, bayan samunta da laifukan cin hanci da rashawa.

Wakilin BBC ya ce laifukan da ake tuhumar Aung-San Suu Kyi da su sun haɗa da karkatar da kuɗin tallafin da aka bayar domin bunƙasa fannin lafiyar ‘yan Burma, wanda aka ba da a asusun kungiyar da ta sanyawa sunan mahaifiyarta, inda ta karkatar da kudaden asusunta da gina gidan alfarma.

An yanke wannan hukunci ne ba tare da an bai wa mutane damar shiga kotun ba, ciki har ‘yan jarida.

Kuma Ms Suu Kyi ta sha musanta aikata ba daidai ba kan tuhume-tuhumen da akai mata.

Tuni dai ta ke zaman shekara 11 da aka yanke mata kan wani laifin na almundahana, a shari’ar farko tun bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a watan Fabrairun shekarar da ta gabata, nan ma ta musanta zargin.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp