fidelitybank

Kotu ta kori shugaban hukumar wasanni na Taraba

Date:

Rikicin shugabanci da ya dabaibaye hukumar kwallon kafa ta jihar Taraba (FA), ya dauki sabon salo.

Wannan na zuwa ne yayin da wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Jalingo, babban birnin jihar, ta kori shugaban da ke kan karagar mulki, Timothy Heman.

Alkalin kotun, Mai shari’a Simone Amobeda ya bayar da umarnin a gaggauta rantsar da wanda ya shigar da kara, Sanusi Mahmoud a matsayin shugaban kungiyar a jihar.

Rikicin, wanda aka shafe shekaru uku ana yi, ya yi illa ga harkar kwallon kafa a Jihar.

Alkalin ya gargadi shugaban mai ci da cewa cikin gaggawa ya daina bayyana kansa a matsayin shugaban hukumar FA ta jihar.

Kotun ta kuma umarci kungiyar a matakin kasa da ta daina hulda da shugaban da ke kan karagar mulki.

Da yake jin dadin sakamakon hukuncin, lauyan Mahmoud Isa Buba, ya bukaci wadanda suka yi korafin su hada kai da Mahmoud domin ciyar da kwallon kafa gaba a Taraba.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp