fidelitybank

Kotu ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Filato

Date:

Kotun sauraren kararrakin zabe ta jiha, ta kori kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Moses Sule.

Kotun sauraren kararrakin zabe da ke zamanta a Jos, ta kori dan majalisar, wanda aka zaba a jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaben da ya gabata.

An sauke shi ne tare da Danjuma Azi, mamba mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa maso yamma a majalisar

Kotun ta bayyana tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar, Hon. Naanlong Daniel and Hon. Mark Na’ah, dukkan jam’iyyar APC ne a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 18 ga watan Maris.

Mai shigar da karar ya kalubalanci daukar nauyin Sule da Azi ne bisa hujjar cewa PDP ba ta cancanci shiga zaben ba saboda rashin tsarin jam’iyya.

Da take yanke hukuncin, kotun karkashin jagorancin Muhammad Tukur ta ce PDP ba ta cancanci daukar nauyin wadanda aka kara a zaben ba.

Ya ce kasancewar jam’iyyar ba ta da tsari, “babu wani abu da zai iya tsayawa kan komai”.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai Ĉ™wacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai Ĉ™wacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Ĉ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baĈ™in haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Ĉ™asa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ĉ˜ungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ĉ³an Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuĈ™a...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miĈ™a kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin Ĉ´an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

AlaĈ™ar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp