fidelitybank

Kotu ta haramtawa NBC cin tarar tashohin Talabijin

Date:

Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta haramtawa hukumar kula da kafofin yada labarai na NBC cin tarar tasoshin talabijin a faÉ—in Najeriya.

Alkali James Omotosho, a wani hukunci da ya yanke ranar Laraba ya ce hukumar NBC ba ta da karfin ikon hukunta kafofin watsa labarai kai-tsaye.

Alkali Omotosho ya kuma dakatar da tarar dala 1,084 da NBC ta ci wasu kafofin watsa labarai 45 a faÉ—in kasar kan karya dokokin aiki daga watan Maris.

Ya ce kotu ba za ta zura ido NBC na cin tara ba tare da bin ka’idojin doka ba.

Kungiyar manyan editoci ta Najeriya ta yi murna da wannan hukunci na kotu, wanda take cewa zai kwato ‘yancin aikin jarida.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp