fidelitybank

Kotu ta hana belin Abba Kyari

Date:

 

 

Babbar Kotun Taraiya a Abuja ta yi watsi da roƙon belin da a ka shigar wajen ta na dakataccen Mataimakin Kwamishinan Ƴan Sanda, Abba Kyari.

Da ya ke yanke ƙwarya-ƙwaryan hukunci a kan roƙon belin, Mai Shari’a Inyang Ekwo, ya ce hakan ba zai yiwu ba sabo da akwai umarnin da wata kotu ta bayar na cewa Hukumar Yaƙi da sha da Fataucin Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA ta tsare Kyari tsawon kwanaki 14 domin ta samu ta kammala bincikenta.

Ekwo ya ƙara da cewa kotun, wacce ta bada umarnin NDLEA ta ci gaba da tsare Kyari, ta na da cikakken hurumi na yin hakan.

Ya ƙara da cewa sai waɗannan kwanaki 14 ɗin sun cika sannan zai saurari ƙarar da Kyari ya shigar ta take masa haƙƙinsa.

Alkalin ya dage zaman sai ranar 15 ga watan Maris domin sauraren ƙarar 5a Kyari.

 

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp