fidelitybank

Kotu ta haɗe ƙarar ƙalubalantar Tinubu

Date:

Kotun da ke sauraren ƙarar zaben shugaban kasa da aka yi, ta hade kararraki guda uku da ‘yan hamayya suka shigar gabanta a kan sakamakon zaben wanda hukumar zabe INEC ta bayyana Bola Tinubu na APC a matsayin wanda ya yi nasara.

Wadanda suka shigar da kararrakin su ne dan takarar shugaban kasa na PDP Atiku Abubakar da jam’iyyarsa, sai Peter Obi tare da jam’iyyarsa ta Labour, sai kuma jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM).

A rahoton da kotun mai alkalai biyar ta fitar wanda jagoranta Mai shari’a Haruna Tsammani ya karanta yau Talata, ta kotun ta umarci fara sauran korafin su Peter obi da jam’iyyarsa ta Labour a ranar 30 ga watan Mayun nan.

Kotun ta umarci masu karar da su gabatar da korafe-korafensu a cikin mako uku wanda cikin lokacin za ta kirawo masu gabatar da shedar da aka ware guda 50, daga ranar 30 ga watan na Mayu a lokacin da za masu korafin za su fara kiran masu sheda a kuma kammala a ranar 23 ga watan Yuni.

Kotun ta ce za a kammala shari’ar a ranar 5 ga watan Agusta a lokacin da lauyoyn masu karar za su gabatar da jawabansu na karshe a rubuce, daga nan kuma kotun za ta ware ranar da za ta bayyana hukuncinta

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp