fidelitybank

Kotu ta daure Mutumin da ya cinye kudin magada a Borno

Date:

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan gyaran hali da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda samun shi da laifin sama da faɗi da kuɗin magada kimanin naira miliyan 12.

Hukumar EFCC mai yaƙi da masu yi wa arzikin ƙasa ta’annati ce ta wallafa bayanin ranar Talat a shafinta na X.

Tun a ranar 3 ga watan Yulin 2023 ne hukumar EFCC ta gurfanar da shi a gaban kotun kan zargin karkatar da dukiyoyin magada da aka ƙiyasta kuɗinsu ya kai kimanin naira miliyan 12 ga buƙatar kansa maimakon amfani da ita wajen kula da magada.

Dukiyoyin sun haɗa da gidaje uku da filaye biyu da aka kange – ɗaya daga ciki ɗauke da shaguna bakwai sai gidajen burodi biyu da wani fili da manyan tankoki biyu sai babban injin janareto.

Isiyaku Ibrahim ya musanta zargin da ake masa lamarin da ya sa lauyan masu ƙara Faruqu Muhammad ya gabatar da shaidu shida gaban kotu.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp