fidelitybank

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Date:

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani matashi ɗan Tiktok, mai suna Umar Hashim Tsulange hukuncin ɗaurin shekara guda saboda samunsa da laifin taka doka.

Shafin Freedom Radio a jihar ya ruwaito cewa kotun ta ba shi zaɓin zaman gidan yari ko biyan tarar naira 80,000.

Umar Tsulange ya yi fice shafin Tiktok inda a wasu lokutan ake ganinsa yana wanka ko kwanciya ko wani abu da zai ɗauki hankalin jama’a a tsakiyar titi gaban ababen hawa da danja ta tsayar.

Kazalika kotun ta umarci Tsulangen ya biya Hukumar Tace Fina-finai diyyar Naira 20,000 ladan wahalar da ta yi na gurfanar da shi.

A watannin da suka gabata ne rundunar ƴansandan jihar Kano ta ja hankalin matasan da ke tsayawa tsakiyar titi domin ɗaukar bidiyo, tana mai cewa hakan na haifar da hatsura a wasu lokuta.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp