fidelitybank

Kotu ta daure Matasan da suka daki jami’an KARROTA

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, wato KAROTA, ta gurfanar da wasu mutane uku da ake zargi da cin zarafin jami’anta yayin da suke gudanar da aikinsu.

An gurfanar da mutanen da suka hadar da Abubakar Mustapha, Najib Idris, da Faruq Dan Alhaji a gaban kotun Noman Islands mai lamba 47, dake Sabon Gari.

A yayin zaman kotun, alkalin ya karanto musu tuhumar da ake yi, wanda ya hada da hana jami’an gwamnati gudanar da aikinsu, wanda ya saba da sashe na 79, 171, 242, da 327 na kundin penal code.

Biyu daga cikin wadanda ake zargin, wato Abubakar Mustapha da Najib Idris, sun gurfana a kotu, inda aka tura su gidan yari har zuwa lokacin da za a kammala shari’a. Sai dai kotu ta bayar da umarnin kamo Faruq Dan Alhaji, wanda yanzu haka ya tsere.

Alkalin kotun ya yi gargadi ga jama’a da su guji aikata irin wannan abu ga jami’an tsaro. Haka zalika, ya shawarci jami’an KAROTA da su yi aiki da kwarewa da ladabi yayin da suke gudanar da ayyukansu, kamar yadda dokokin hukumar suka tanada.

A nasa bangaren, shugaban hukumar KAROTA, Faisal Mahmud Kabir, ya nuna jin dadinsa da yadda shari’ar ta gudana. Ya kuma yi kira ga jama’a da su guji daukar doka a hannunsu idan sun samu sabani da jami’an hukumar.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin Ę“an Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaʙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

ʊan takarar shugaban ʙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ʙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alʙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ę“an ʙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maʙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ʙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp