fidelitybank

Kotu ta daure Magidanci dan shekara 45 da ya yi lalata da ‘yarsa ‘yar 16

Date:

Wata kotun majistare da ke Ikeja a ranar Juma’a ta bayar da umarnin tsare wani mutum mai shekaru 45, Samson Adedokun, a gidan yari na Kirikiri bisa zargin lalata da ‘yarsa ‘yar shekara 16.

Alkalin kotun, Misis E. Kubeinje, wadda ba ta amsa rokon Adedokun ba, ta umurci ‘yan sanda da su aika fayil din karar zuwa ga Daraktan kararrakin jama’a (DPP) don neman shawara.

Ta dage sauraron karar har zuwa ranar 8 ga Mayu don shawarar DPP.

Adedokun, wanda ke zaune a unguwar Iyana-Ipaja da ke Legas, na fuskantar tuhuma kan kazanta.

Dan sanda mai shigar da kara, SP Kehinde Ajayi, ya shaida wa kotun cewa wanda ake tuhuma ya aikata laifin ne a ranar 13 ga watan Maris da karfe 7 na dare a gidansa.

Ajayi ya ce wanda ake tuhumar ya yi lalata da diyar sa da karfin tsiya.

Ta ce an kai karar ‘yan sanda kuma an kama wanda ake kara.

Ajayi ya ce laifin ya ci karo da sashe na 137 na dokar laifuka ta Legas, 2015.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp